Sanatan Kano ta tsakiya Rufa'i Sani Hanga ya ce tallafin tukwane da Likafani da kuma Motocin daukar Gawa taimako ne na kashin Kansa ba aikin mazaba ba.
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya Rufa'i Sani Hanga yace yana cigaba da samun sauki sosai bayan shafe sama da wata 7 yana Jinya.
Watakila akwai sauran bayanai da ba’a sani ba game da rasuwar Shu’aibu Yusuf, wani ma’aikacin farar hula a Asibitin Sojojin sama da ke Kano bayan duka da ake zargin wani sojan sama da yi ma sa.
Injiniya Sani Bala ya ce majalisar Wakilai nada tarin dalilai na dakatar da aiwatar da karin kudin wutar lantarkin.
Injiniya Sani Bala Tsanyawa, ya ce a ra'yinsa karin Albashin ba zai wadaci Ma'aikata wajen gudanar da bukatunsu na yau da kullum.
Dan Majalisar wakilai na Ghari da Tsanyawa Engr. Sani Bala Tsanyawa ya ce Karya Farashin Dala shi ne mafita domin samar da masalaha ga yan Kasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaro ya ce har yanzu gwamnatin Abba Kabir Yusuf ba ta tuntube shi ba kan kwamitin dattawa ko ba da shawara da aka samar.
Karamar hukumar Kumbotso ta kaddamar da sabuwar kungiyar kwallon kafa ta 'yan wasan yankin lakabin Kumbotso Stars da ake saran zai yi fice tare da samun nasara a matakin Jihar Kano da Kasa da ma duniya baki daya.
Tsohon Ministan Ilimi Malam Ibrahim Shekarau ya ga baiken Gwamnatin tarayya kan manufofinta na bada rancen karatu ga dalibai, inda ya ce sharudan sun yi tsauri ga talakawan Najeriya.
Zauren hadin kan Malamai da kungiyoyin Musulunci na Jahar Kano ya ce yana jajantawa al'umma game da halin da aka sake tsunduma a ciki a Najeriya, na karancin man fetur da kuma tsada da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Kano Mallam Ibrahim Shekarau ya soki gwamnatocin da suka biyo bayansa akan siyasantar da ukan wasu ma’aikatun gwamnati masu mahinmanci.
Audio
Tsohon gwamnan Jihar Kano Mallam Ibrahim Shekarau, tsohon ministan Ilimi ne kuma tsohon sanatan Kano ta tsakiya.
Wata kungiyar kungiyar farar hula mai suna FIDA, ta bukaci gwamnatin jihar Kano data aiyana dokar ta baci a bangaren samar da ruwan sha a jihar Kano.
Majalisar dattawan Amurika ta amince da kudirin dokar nan da ake cece kuce kansa na haramta yin amfani da shafin TikTok.
Gwamnatin tarayya ta sanar da karbo wasu kudade hara naira milyan dubu 57 daga cikin naira tiriliyan 5 da bilyan 5 da hukumar tattara kudaden shiga ta kasa da sauran hukumomi da ma’aikatun gwamnatin tarayya ke bin bashi.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta sake kai karar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefeile kara a gaban wata babbar kotun tarayya dake Abuja.
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© Copyright 2024 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.